John 6:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Filibus ya amsa ya ce, “Kai, ko albashin wata takwas ba zai iya sayan isashen burodin da kowa zai ɗan samu kaɗan ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڢِلِبُسْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «أَيْ، كُواْ عَبِنْثِ نَيَوَنْ كُطِنْ دَ لٜىٰبُرَ ذَيْسَامُ أَ رَانَكُو طَرِے بِيُ مَا بَذَيْ إِسَ كُواْوَنّٜىٰنْسُ يَسَامِ كَطَنْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Filibus ya amsa ya ce, “Ai, ko gurasar dinari metan ma ba ta isa ko wannensu ya sami kaɗan ba.”