John 7:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «أَبُبُوَنْ دَ نَكٜىٰ كُواْيَرْوَا بَنَوَبَنٜىٰ، عَمَّا نَوَنْدَ يَعَيْكُواْ نِنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta wanda ya aiko ni ce.