John 7:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنْدَ يَذَاٻِ يِنْ أَبِنْدَ اللَّهْ يَكٜىٰسُواْ، ذَيْ سَنِ ثٜىٰوَ كُواْيَرْوَاتَا تَڢِتُواْ دَغَ وُرِنْ اللَّهْ نٜىٰ، بَوُرِينَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk mai son aikata nufin Allah zai san koyarwan nan ko ta Allah ce, ko domin kaina nake faɗa.