John 7:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «نَيِ أَبِنْ بَنْ مَامَاكِ غُدَا طَيَ تَكْ، عَمَّا كُنْيِ مَامَاكِ دُكَنْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa musu ya ce, “Aiki ɗaya kawai na yi, dukanku kuwa kuna mamakinsa.