John 7:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، مُنْ سَنْ عِنْدَ مُتُمِنَّنْ يَڢِتُواْ، عَمَّا سَعَدَّ أَلْمَسِيحُ نَغَسْكٜىٰ يَذُواْ، بَاوَنْدَ ذَيْ سَنْ عِنْدَ يَڢِتُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan kam, mun san daga inda yake, amma sa'ad da Almasihu ya zo ba wanda zai san daga inda yake.”