John 7:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ یَنْعُوَنْ عِيسَىٰ سُكَثٜىٰ مَسَ «يَا كَمَاتَ كَتَاشِ دَغَ نَنْ كَتَڢِے يَهُودِيَ دُواْمِنْ أَلْمَجِرَنْكَ سُو مَا سُغَ أَيُّكَنْ بَنْ مَامَاكِنْ دَ كَكٜىٰيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai 'yan'uwansa suka ce masa, “Tashi daga nan mana ka tafi ƙasar Yahudiya, almajiranka su ma su ga ayyukan da kake yi.