John 7:50 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِكُواْدِمُسْ كُوَ وَنْدَ يَجٜىٰ وُرِنْ عِيسَىٰ أَدَا، وَنْدَ كُوَ يَنَ طَيَ دَغَ ثِكِنْ ڧُنْغِيَرْسُ، يَثٜىٰ مُسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nikodimu kuwa da ya je wurinsa dā, yana kuwa ɗaya daga cikinsu, ya ce musu,