John 8:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya miƙe tsaye ya tambaye ta ya ce, “Mace, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَمِيڧٜىٰ ڟَيٜىٰ، يَتَمْبَيٜىٰتَ يَثٜىٰ «عُوَرْغِدَا إِنَا سُكٜىٰ؟ بَاوَنْدَ يَحُكُنْتَكِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ɗaga, ya ce mata, “Uwargida, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?”