John 8:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na gaya muku cewa za ku mutu cikin zunubanku; in ba ku gaskata cewa ni ne wanda na ce nake ba, lalle za ku mutu cikin zunubanku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِيَسَا نَثٜىٰمُكُ ذَاكُمُتُ ثِكِنْ ذُنُبَنْكُ؞ دُواْمِنْ إِنْ بَكُ بَادَ غَسْكِيَ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ شِے وَنْدَ نَغَيَ مُكُ نَكٜىٰبَ، ذَاكُمُتُ ثِكِنْ ذُنُبَنْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi ya sa na ce muku za ku mutu da zunubanku. Domin in ba ku gaskata ni ne shi ba, za ku mutu da zunubanku.”