John 8:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, “In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَ يَهُودَاوَنَّنْ دَ سُكَ غَسْكَتَادَشِ «إِنْ دَيْ كُنْ ثِيغَبَدَ رِڧٜىٰ كُواْيَرْوَاتَا، كُو أَلْمَجِرَيْنَ نٜىٰ نَغَسْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce wa Yahudawan nan da suka gaskata shi, “In dai kun zauna kan maganata, hakika ku almajiraina ne.