John 8:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za tă ’yantar da ku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَاكُسَنْ غَسْكِيَ، غَسْكِيَرْ كُوَ ذَاتَ بَاكُ یَنْثِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta 'yanta ku.”