John 8:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na dai san ku zuriyar Ibrahim ne. Duk da haka kuna shiri ku kashe ni, don maganata ba ta da wurin zama a cikinku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَسَنْ دَيْ كُو ذُرِيَرْ إِبْرَٰهِيمْ نٜىٰ، عَمَّا كُنَ سُواْ كُكَشٜىٰنِ، دُواْمِنْ بَكُكَرْٻِ كُواْيَرْوَاتَابَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na san dai ku zuriyar Ibrahim ne, amma kuwa kuna neman kashe ni, don maganata ba ta shigarku.