John 8:49 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Ni ba mai aljani ba ne, ni dai ina girmama Ubana, ku kuwa ba kwa girmama ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «نِے بَمَيْ أَلْجَنِ بَنٜىٰ؞ إِنَ غِرْمَمَ عُبَانَ نٜىٰ، عَمَّا كُو كُوَ كُنَ ڧَسْڧَنْتَرْدَ غِرْمَنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa ya ce, “Ni ba mai iska ba ne. Ubana nake girmamawa, ku kuwa wulakanta ni kuke yi.