John 8:51 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ، إِنَغَيَ مُكُ، دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰ بِيَيَّ دَ كُواْيَرْوَاتَا بَذَيْ تَٻَ مُتُوَبَ سَمْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Lalle hakika, ina gaya muku, kowa ya kiyaye maganata ba zai mutu ba har abada.”