John 8:53 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka fi Ibrahim mahaifinmu ne? Ya mutu, haka ma annabawa. Wa kake ɗauka kanka ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَنَ ڟَمَّنِ كَاڢِنْ بَابَنْمُ إِبْرَٰهِيمْ نٜىٰ؟ شِے كُوَ يَمُتُ، حَكَنَنْ مَا أَنَّبَاوَا سُنْمُتُ؞ كَنَ ڟَمَّنِ كَيْ وَنٜىٰنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wato ka fi ubanmu Ibrahim ne, ya kuwa mutu? Annabawa ma sun mutu! Wa ka mai da kanka ne?”