John 8:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da suka ci gaba da yin masa tambayoyi, sai ya miƙe tsaye ya ce musu, “In da wani a cikinku da ba shi da zunubi, sai yă fara jifanta da dutse.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَسُكَ دِنْغَيِ وَ عِيسَىٰ تَمْبَيُواْيِ، سَيْ يَتَاشِ ڟَيٜىٰ يَثٜىٰمُسُ «تُواْ، دُكْ وَنْدَ بَيْتَٻَيِنْ ذُنُوبِ عَثِكِنْكُ بَ يَڢَارَ جِڢَرْتَ دَ دُوڟٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka dinga tambayarsa sai ya ɗaga, ya ce musu, “To, marar zunubi a cikinku ya fara jifanta da dutse.”