Jonah 1:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya amsa, “Ni mutumin Ibraniyawa ne, ina kuma bauta wa Ubangiji Allah na sama, wanda ya yi teku da tuddai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُونُسَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «نِے مُتُمِنْ إِبْرَانِيَاوَا نٜىٰ؞ إِنَ يِنْ سُجَّدَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَسَمَ، وَنْدَ يَيِ تٜىٰكُ دَ ڧَسَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yunusa ya ce, “Ni Ba'ibrane ne, ina bin Ubangiji Allah na Sama, wanda ya yi teku da ƙasa.”