Jonah 4:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Allah ya ce wa Yunana, “Daidai ne ka yi fushi saboda wannan kuringa?” Sai Yunana ya ce, “I, daidai ne, ina fushi matuƙa, har ina so da na mutu ma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا اللَّهْ يَثٜىٰ وَ يُونُسَ «كَيِ دَيْدَيْنٜىٰ دَ كَكٜىٰ ڢُشِے عَكَنْ أَبِنْدَ يَڢَرُ دَ طَنْ ڟِرُواْنَّنْ؟» يُونُسَ يَأَمْسَ «عِ، حَڧِيڧَ دَيْدَيْنٜىٰ إِنْيِ ڢُشِے، حَرْ مَا إِنْيِ ڢُشِنْدَ يَ إِسَ إِنْ مُتُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Allah ya ce masa, “Daidai ne ka yi fushi saboda 'yar kurangar?” Yunusa ya amsa, “Hakika, daidai ne a gare ni in yi fushi, har ma in yi fushin da ya isa in mutu!”