Joshua 10:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ba da Lakish a hannun Isra’ilawa, a rana ta biyu kuwa Yoshuwa ya ci nasara a kansu. Ya karkashe duk mutanen birnin ya kuma hallaka birnin, kamar yadda ya yi a Libna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَكُمَ بَادَ لَكِشْ أَ حَنُّنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞ يُواْشُوَ كُوَ يَثِتَ دَيَاڧِ أَ رَانَ تَبِيُ؞ سُكَ كَشٜىٰ كُواْوَنٜىٰ مُتُمِنْ دَيَكٜىٰ ثِكِنْتَ دَ تَكُواْبِے، بَسُ ضَغٜىٰ كُواْ طَيَبَ؞ يُواْشُوَ كُوَ يَيِ كَمَرْ يَدَّ يَيِ وَ لِبْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ba da Lakish a hannun Isra'ilawa suka cinye ta da yaƙi cikin kwana biyu. Suka bugi kowane mutum da yake cikinta da takobi kamar yadda suka yi wa Libna.