Joshua 10:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
suka hallaka birnin, da sarkinta da ƙauyukanta, suka karkashe dukan mazaunan wurin, ba su bar wani da rai ba. Suka yi wa Debir da sarkinta yadda suka yi wa Libna da sarkinta da kuma Hebron.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثِتَ دَ يَاڧِ دَ سَرْكِنْتَ دَ كُمَ دُكَنْ ڧَوْيُكَنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَ عِتَ؞ سُكَ كَشٜىٰ كُواْوَنٜىٰ مُتُمِنْ دَيَكٜىٰ ثِكِنْتَ دَ تَكُواْبِے، بَسُ ضَغٜىٰ كُواْ طَيَبَ؞ كَمَرْ يَدَّ سُكَيِ وَ هٜىٰبْرُوانْ دَ كُمَ لِبْنَ دَ سَرْكِنْتَ، حَكَ يُواْشُوَ يَيِ وَ دٜىٰبِرْ دَ سَرْكِنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya cinye ta da yaƙi, da sarkinta, da garuruwanta. Ya buge ta da kowane mutum da yake cikinta da takobi, har ba wanda ya ragu. Kamar yadda ya yi wa Hebron, da Libna da sarkinta, haka kuma ya yi wa Debir da sarkinta.