Joshua 12:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan su ne sarakunan ƙasashen da Isra’ilawa suka ci da yaƙi, suka kuma mallaki ƙasarsu a gabashin Urdun, daga kwarin Arnon zuwa Dutsen Hermon haɗe da dukan gefen gabas na Araba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى كُوَ يَا رِغَا يَا بِيدَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَثِ سَرَاكُنَ بِيُ دَ يَاڧِ سُكَ كُمَ مَلَّكِ ڧَسَرْسُ؞ يَنْكِنْ سَرَاكُنَنَّنْ أَغَبَشِنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ يَمِيڧٜىٰ دَغَ ݣُورِنْ أَرْنُوانْ حَرْ ذُوَا بَبَّنْ تُدُنْ هَرْمُوانْ عَ أَرٜىٰوَ، تَرٜىٰدَ دُكَنْ غٜىٰڢٜىٰنْ غَبَسْ نَ أَرَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne sarakunan ƙasar, waɗanda Isra'ilawa suka cinye da yaƙi, suka mallaki ƙasarsu a hayin Kogin Urdun daga yamma, tun daga kwarin Arnon har zuwa Dutsen Harmon da dukan Araba a wajen gabas,