Joshua 12:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa, bawan Ubangiji da Isra’ilawa suka ci Sihon da Og da yaƙi. Musa bawan Ubangiji kuwa ya ba da ƙasarsu ga mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ سَرَاكُنَ بِيُ نٜىٰ مُوسَٰى دَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَثِسُ دَ يَاڧِ؞ مُوسَٰى بَاوَنْ يَهْوٜىٰهْ يَابَادَ ڧَسَرْسُ غَادُواْ غَ ذُرِيَرْ رَعُبَيْنُ دَ ذُرِيَرْ غَدْ دَ كُمَ رَبِنْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ تَذَمَ مَلَّكَرْسُ تَغَادُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa, bawan Ubangiji, da Isra'ilawa suka ci sarakunan nan da yaƙi, sa'an nan ya ba da ƙasarsu ga Ra'ubainawa, da Gadawa, da rabin kabilar Manassa.