Joshua 13:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga ƙasar da ta rage, “dukan yankunan Filistiyawa da na Geshurawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا يَنْكُنَنْ دَ سُكَ ضَغٜىٰ، دُكَنْ يَنْكُنَنْ ڢِلِسْتِيَاوَا دَ نَ غٜىٰشُرَاوَا
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan ita ce ƙasar da ta ragu, dukan ƙasar Filistiyawa, da ta Geshuriyawa,