Joshua 14:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
gama ’ya’yan Yusuf sun zama kabilu biyu, Manasse da Efraim. Ba a ba Lawiyawa gādon ba sai dai garuruwan da aka ba su su zauna a ciki, da wurin kiwo mai kyau domin dabbobinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا یَیَنْ يُوسُڢَ كُوَ سُنْ ذَمَ ذُرِيَ بِيُنٜىٰ، وَتُواْ مَنَسّٜىٰ دَ إِڢْرَيِمْ؞ بَعَكُمَبَا لَوِيَاوَا رَبُوانْ غَادُواْ عَثِكِنْ ڧَسَرْ بَ؞ مَيْمَكُوانْ وَنَّنْ أَنْبَاسُ غَرُرُوَ كَطَيْ عِنْدَ ذَاسُ ذَوْنَ، تَرٜىٰدَ ڢِيلَيٜىٰنْسُ دُواْمِنْ كِيوُانْ دَبُّواْبِنْسُ دَ غَرْكٜىٰنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jama'ar Yusufu kuwa kabila biyu ce, wato Manassa da Ifraimu. Ba a kuma ba Lawiyawa rabon gādo a ƙasar ba, sai dai an ba su biranen da za su zauna, da filayen da za su yi kiwon garkensu.