Joshua 14:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Yahuda kuma suka je wurin Yoshuwa a Gilgal, sai Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze ya ce wa Yoshuwa, “Ka san abin da Ubangiji ya gaya wa Musa, mutumin Allah a Kadesh Barneya game da kai da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ كٜىٰنَنْ مُتَنٜىٰ دَغَ ذُرِيَرْ يَهُودَ سُكَذُواْ وُرِنْ يُواْشُوَ أَ غِلْغَلْ، سَعَنً كَلٜىٰبْ طَنْ يٜىٰڢُنّٜىٰ مُتُمِنْ كٜىٰنِظْ يَثٜىٰ وَ يُواْشُوَ «كَا سَنْ مَغَنَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا وَ مُوسَٰى مُتُمِنْ اللَّهْ أَ كَدٜىٰشْ بَرْنٜىٰيَ غَمٜىٰدَ كَيْ دَنِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Yahuza suka je wurin Joshuwa a Gilgal, sa'an nan Kalibu, ɗan Yefunne Bakenizze, ya ce masa, “Ka dai san maganar da Ubangiji ya yi wa Musa, mutumin Allah, a Kadesh-barneya a kaina.