Joshua 15:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ya zuga ta ta roƙi mahaifinta fili. Da ta sauka daga kan jakinta sai Kaleb ya tambaye ta ya ce, “Me kike so in yi miki?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَتَذُواْ وُرِنْسَ، عُواتْنِيٜىٰلْ يَظُغَتَ دُواْمِنْ تَضُواْڧِ غُواْنَ أَوُرِنْ بَابَنْتَ؞ دَ تَسَوْكَ دَغَ جَاكِنْتَ، كَلٜىٰبْ يَتَمْبَيٜىٰتَ يَثٜىٰ «مٜىٰكِكٜىٰسُواْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ta zo wurinsa, ya zuga ta ta roƙi mahaifinta saura. Da ta sauka daga kan jakinta, sai Kalibu ya ce mata, “Me kike so?”