Joshua 15:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai iyakar ta haura zuwa Debir daga Kwarin Akor ta juya arewa da Gilgal, wadda take fuskantar hawan Adummim a kudancin kwari, ta ci gaba zuwa ruwan En Shemesh, ta ɓullo ta En Rogel.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِيَاكَرْ كُوَ تَهَوْرَ دَغَ ݣُورِنْ عَكُوارْ ذُوَا دٜىٰبِرْ، سَعَنً تَجُويَا أَرٜىٰوَ ذُوَا غِلْغَلْ، وَدَّ تَكٜىٰ ڢُسْكَنْتَرْ مَشِغِنْ أَدُمِّمْ عَكُدَنْثِنْ غٜىٰڢٜىٰنْ ݣُورِنْ؞ سَيْ تَثِيغَبَ تَوُثٜىٰ ذُوَا ضُوً عٜىٰنْشٜىٰمٜىٰشْ تَكُمَ ڢِتَ أَ عٜىٰنْرُواْغٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga kwarin Akor ta wuce zuwa Debir ta yi wajen arewa, sa'an nan ta juya zuwa Gilgal wadda take daura da hawan Adummim wanda yake kudancin gefen kwarin. Sai ta zarce zuwa ruwan En-shemesh, ta ƙare a En-rogel.