Joshua 16:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan ne yankin da aka ba wa Manasse da Efraim zuriyar Yusuf gādonsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ذُرِيَرْ يُوسُڢَ، وَتُواْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ دَ إِڢْرَيِمْ، سُكَ كَرْٻِ وَنَّنْ يَنْكِنْ ڧَسَرْ مَلَّكَرْسُ تَغَادُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A nan ne jama'ar Yusufu, wato Manassa da Ifraimu, suka sami nasu gādo.