Joshua 16:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta gangara daga Yanowa zuwa Atarot da Na’ara, ta bi ta Yeriko, ta kuma fito ta Urdun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ يَنُواْوَ سَيْ تَغَنْغَرَ ذُوَا أَتَرُواتْ دَ نَعَرَ، تَهَطُ دَ يٜىٰرِكُواْ، تَكُمَبِے تَڢِتَ أَ يُواْدَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga Yanowa sai ta gangara zuwa Atarot da Nayaran, ta kuma gegi Yariko, sa'an nan ta gangara a Urdun.