Joshua 17:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yoshuwa ya ce musu, “In kuna da yawa sosai, in kuma ƙasar kan tudu ta Efraim ba ta ishe ku ba, sai ku je cikin jeji, ku nema wa kanku ƙasa a ƙasar Ferizziyawa da Refahiyawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُواْشُوَ كُوَ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «عِدَنْ كُو دَيَوَ نٜىٰ، إِنْكُمَ حَرْ يَنْكِنْ تُدَّيْ نَ إِڢْرَيِمْ يَكَاسَ مُكُ، سَيْ كُهَوْرَ كُشِغَ ثِكِنْ كُرْمِ كُسَارٜىٰ وَكَنْكُ وُرِے عَثِكِنْ ڧَسَرْ ڢٜىٰرِظِّيَاوَا دَ تَ رٜىٰڢَيَاوَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Joshuwa kuwa ya amsa musu, ya ce, “Idan ku babbar jama'a ce, har ƙasar tuddai ta Ifraimu ta kāsa muku, to, sai ku shiga jeji ku sheme wa kanku wuri a ƙasar Ferizziyawa da ta Refayawa.”