Joshua 17:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Yusuf suka amsa suka ce, “Ƙasar kan tudu ba ta ishe mu ba, ga kuma Kan’aniyawan da suke zama a filin, da waɗanda suke Bet-Sheyan da ƙauyukanta, da waɗanda suke Kwarin Yezireyel, duk suna da keken yaƙin ƙarfe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتَنٜىٰنْ يُوسُڢَ سُكَثٜىٰ «يَنْكِنْ تُدَّيْ نَ إِڢْرَيِمْ بَيْ إِشٜىٰمُبَ؞ غَاشِ كُمَ دُكَنْ كَنْعَنِيَاوَنْ دَسُكٜىٰ ظَوْنٜىٰ أَ ڢِيلَيٜىٰ سُنَدَ كٜىٰكُنَنْ دُواْكِ نَڧَرْڢٜىٰ، دُكْ دَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ظَوْنٜىٰ أَ بٜىٰتْ شَنْ دَ ڧَوْيُكَنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَ عِتَ دَ كُمَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ظَوْنٜىٰ عَثِكِنْ ݣُورِنْ يٜىٰظِرٜىٰيٜىٰلْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutanen kabilan Yusufu suka ce, “Ƙasar tuddai ba ta ishe mu ba, ga kuma Kan'aniyawa da suke zaune a filin, da waɗanda suke a Bet-sheyan da ƙauyukanta, da waɗanda suke cikin Kwarin Yezreyel suna da karusan ƙarfe.”