Joshua 17:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka kuma raba wa sauran mutanen kabilar Manasse rabon gādonsu bisa ga iyalansu, wato, Abiyezer, Helek, Asriyel, Shekem, Hefer da Shemida. Waɗannan su ne ’ya’yan Manasse, maza, ɗan Yusuf bisa ga iyalansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَ كُمَ رَبَ وَ سَوْرَنْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ نَاسُ رَبُوانْ غَادُوانْ ڧَسَرْ عَيَمَّثِنْ يُواْدَنْ؞ عَكَ كُمَ رَرَّبَ يَنْكِنْ دَنْ‌غِ دَنْ‌غِ، وَتُواْ دَنْ‌غُواْغِنْ أَبِيٜىٰظٜىٰرْ دَ هٜىٰلٜىٰكْ دَ أَسْرِيٜىٰلْ دَ شٜىٰكٜىٰمْ دَ هٜىٰڢٜىٰرْ دَ كُمَ شٜىٰمِدَ؞ وَطَنَّنْ سُونٜىٰ سَوْرَنْ یَیَ مَظَا نَ مَنَسّٜىٰ طَنْ يُوسُڢَ دَنْ‌غِ دَنْ‌غِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka kuma raba wa sauran mutanen kabilar Manassa nasu rabon gādo bisa ga iyalansu, wato Abiyezer, da Helek, da Asriyel, da Shekem, da Hefer, da Shemida. Waɗannan su ne 'ya'yan Manassa, maza, bisa ga iyalansu.