Joshua 2:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta zura igiya ta taga suka bi, domin gidan da take yana haɗe da katangar birnin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
رَهَبْ كُوَ تَنَ ذَمَ أَغِدَنْ دَ عَكَ غِنَا حَطٜىٰ دَ بَنْ‌غُوانْ كَتَنْ‌غَرْ بِرْنِ؞ سَيْ تَسَا مُتَنٜىٰنْ سُكَيِ أَمْڢَانِ دَ إِغِيَ سُكَ سَوْكَ تَتَغَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ta zurarar da su da igiya ta taga, gama gidanta yana haɗe da garun birnin ne.