Joshua 2:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta ce musu, “Ku tafi cikin tuddan ƙasar don kada mutanen sarki su same ku. Ku ɓuya a can na kwana uku, har sai masu nemanku su komo, sa’an nan ku kama hanyarku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ رَهَبْ تَڢَطَا مُسُ تَثٜىٰ «كُتَڢِے ثِكِنْ تُدَّيْ دُواْمِنْ كَدَ مُتَنٜىٰنْ سَرْكِے سُسَامٜىٰكُ؞ كُٻُيَ أَوُرِنْ ݣُونَ عُكُ، حَرْ سَيْ مَاسُ نٜىٰمَنْكُ سُنْ دَاوُاْ؞ دَغَ بَايَ كُمَ سَيْ كُكَامَ حَنْيَرْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta ce musu, “Tafi cikin tsaunuka domin kada masu bin sawun su same ku, ku ɓuya a wurin kwana uku, har masu bin sawun su komo, sa'an nan ku kama hanyarku.”