Joshua 2:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma matar ta ɓoye mutanen nan biyu. Ta ce, “I, mutanen sun zo wurina, amma ban san daga ina suka zo ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا رَهَبْ كُوَ تَا رِغَا تَا ٻُواْيٜىٰ مُتَنٜىٰنَّنْ بِيُ؞ سَيْ تَأَمْسَ تَثٜىٰ «غَسْكِيَ وَطَنْسُ مُتَنٜىٰ سُنْ شِغُواْ غِدَانَ، عَمَّا بَنْسَنْ كُواْ دَغَ إِنَا نٜىٰ سُكَڢِتُواْبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma macen ta riga ta ɓoye mutanen nan biyu, sai ta ce, “Gaskiya ce, mutanen sun zo wurina, amma ban san ko daga ina suka zo ba,