Joshua 21:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sai aka ba Kaleb ɗan Yefunne filayen da kuma ƙauyukan da suke kewaye da birnin, su zama nasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَوْرَنْ ڢِيلَيٜىٰنْ بَايَنْ غَرِنْ دَ ڧَوْيُكَنْتَ أَنْبَا كَلٜىٰبْ طَنْ يٜىٰڢُنّٜىٰ سُذَمَ مَلَّكَرْسَ تَغَادُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma saurukan birnin da ƙauyukansu an ba Kalibu, ɗan Yefunne, su zama mallakarsa.