Joshua 24:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma in kuka ga ba za ku iya bauta wa Ubangiji ba, sai ku zaɓa yau wanda za ku bauta masa, ko allolin da kakanninku suka bauta musu a hayin Kogin Yuferites, ko kuma allolin Amoriyawa, waɗanda kuke zama a cikin ƙasarsu. Amma da ni da gidana, Ubangiji ne za mu bauta wa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِدَنْ بَاكُ دَ نِيَّ كُبَوْتَا وَ يَهْوٜىٰهْ ، تُواْ يَوْ سَيْ كُذَاٻِ وَنْدَ ذَاكُ بَوْتَا مَسَ، كُواْ أَلُّواْلِنْ دَ كَاكَنِّنْكُ سُكَ بَوْتَاوَ عَڧٜىٰتَرٜىٰنْ كُواْغِنْ يُڢِرٜىٰتِسْ، كُواْ كُوَ أَلُّواْلِنْ أَمُواْرِيَاوَنْ دَ كُكٜىٰ ظَوْنٜىٰ عَڧَسَرْسُ؞ عَمَّا دَنِے دَ غِدَانَ، يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ ذَامُ بَوْتَا مَسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan ba ku da nufi ku bauta wa Ubangiji, to, yau sai ku zaɓi wanda za ku bauta wa, ko gumakan da kakanninku suka bauta wa a wajajen hayin Kogin Yufiretis, ko kuma gumakan Amoriyawa waɗanda kuke zaune a ƙasarsu, amma ni da gidana, Ubangiji za mu bauta wa.”