Joshua 24:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutanen suka amsa suka ce, “Allah ya kiyashe mu da rabuwa da Ubangiji Allahnmu, har a ce mu bauta wa waɗansu alloli!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ جَمَعَ سُكَ أَمْسَ سُكَثٜىٰ، « اللَّهْ يَسَوَّڧَ، بَذَامُ تَٻَ رَبُوَ دَ يَهْوٜىٰهْ دُواْمِنْ مُبَوْتَاوَ وَطَنْسُ أَلُّواْلِبَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jama'a kuwa suka amsa suka ce, “Allah ya kiyashe mu da rabuwa da Ubangiji, har a ce mu bauta wa gumaka.