Joshua 24:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ilawa kuwa sun bauta wa Ubangiji dukan kwanakin Yoshuwa, da kuma kwanakin dattawan da ya bari, da waɗanda suka ga duk abin da Ubangiji ya yi wa Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِسْرَٰٓءِيلَاوَا كُوَ سُكَ بَوْتَاوَ يَهْوٜىٰهْ ثِكِنْ دُكَنْ ݣُونَكِنْ دَ يُواْشُوَ يَكٜىٰدَ رَيْ، حَكَ كُوَ سُكَ ثِيغَبَدَ بَوْتَاوَ يَهْوٜىٰهْ بَايَنْ مُتُوَرْسَ دُكَنْ ݣُونَكِنْ دَتَّاوَنْ دَ سُكَ رَغُ، وَطَنْدَ سُكَ سَنْ دُكَنْ أَيُّكَنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ دُواْمِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isra'ilawa kuwa suka bauta wa Ubangiji a dukan zamanin Joshuwa, da dukan zamanin dattawan da suka wanzu bayansa, waɗanda suka san dukan ayyukan da Ubangiji ya aikata domin Isra'ilawa.