Joshua 3:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Firistocin kuwa da suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya daram a kan busasshiyar ƙasa a tsakiyar Urdun a lokacin da Isra’ilawa suka ƙetarewa, har sai da dukan mutane suka gama ƙetarewa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَسَعَدَّ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا دُكَ سُكٜىٰ تَڢِيَ عَكَنْ بُوسَشِّيَرْ ڧَسَا دُواْمِنْ سُڧٜىٰتَرٜىٰ كُواْغِنْ، ڢِرِسْتُواْثِنْ دَسُكٜىٰ طَوْكٜىٰ دَ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ سُكَ ڟَيَ عَكَنْ بُوسَشِّيَرْ ڧَسَا عَثِكِنْ ڟَكِيَرْ يُواْدَنْ، حَرْ سَيْ دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰ سُكَ غَمَ ڧٜىٰتَرٜىٰوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A sa'ad da Isra'ilawa duka suna tafiya a kan sandararriyar ƙasa a cikin Urdun, firistoci kuwa waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawari na Ubangiji suka yi ta tsayawa a bisa sandararriyar ƙasa a tsakiyar Urdun har al'ummar ta gama hayewa.