Joshua 5:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutumin ya ce, “Babu ko ɗaya, na dai zo ne a matsayin shugaban rundunar sojojin Ubangiji.” Sai Yoshuwa ya kwanta da fuskarsa har ƙasa, ya girmama shi, ya ce masa, “Ranka yă daɗe, wane saƙo kake da shi domin bawanka?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «أَعَ؞ نِے سَرْكِنْ يَاڧِنْ ضُنْدُنَارْ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ؞ يَنْذُ نَذُواْ؞» يُواْشُوَ كُوَ يَڢَاطِ دَ ڢُسْكَرْسَ حَرْ ڧَسَا، يَيِ مَسَ سُجَّدَ يَثٜىٰ مَسَ «نِے بَاوَنْكَ نٜىٰ، مٜىٰ عُبَنْغِجِنَ يَكٜىٰسُواْ إِنْيِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutumin ya ce, “A'a, gama na zo ne kamar sarkin yaƙin rundunar Ubangiji.” Sai Joshuwa ya sunkuyar da kansa, ya rusuna har ƙasa, ya yi sujada, ya ce masa, “Wace magana ce Ubangiji yake faɗa wa bawansa?”