Joshua 6:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Duba, na ba ka nasara a kan Yeriko, duk da sarkinta da mayaƙanta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَوَ يُواْشُوَ ثٜىٰوَ «دُوبَ، نَا بَادَ يٜىٰرِكُواْ دَ سَرْكِنْتَ دَ سُواْجُواْجِنْتَ أَ حَنُّنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce wa Joshuwa, “Duba, na ba da Yariko, da sarkinta, da jarumawanta a hannunka.