Joshua 8:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A ranan nan, dukan mutanen Ai da aka kashe, mutum dubu goma sha biyu ne maza da mata.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ أَنْغَمَ دَ مُتَنٜىٰنْ أَيْ، مُتُمْ دُبُو غُواْمَشَا بِيُ نٜىٰ، مَظَا دَ مَاتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana aka ƙarasa mutanen Ai duka, mata da maza. Jimillarsu ta kai mutum dubu goma sha biyu (12,000).