Joshua 8:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Lokacin da kuka ƙwace birnin, sai ku sa masa wuta. Ku yi abin da Ubangiji ya umarta. Ku tabbata kun yi abubuwan da na ce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ كُكَثِ غَرِنْ، سَيْ كُسَا وَغَرِنْ وُتَا؞ كُيِ بِيَيَّ ڢَا دَ وَنَّنْ عُمَرْنِنْ يَهْوٜىٰهْ دَ نَڢَطَا مُكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A sa'ad da kuka ci birnin, ku sa wa birnin wuta yadda Ubangiji ya ce. Ku lura fa, da abin da na umarce ku.”