Joshua 9:18 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Israโilawa ba su kai musu hari ba domin shugabanninsu sun rantse musu da sunan Ubangiji, Allah na Israโila. Mutane Israโila duka kuwa suka yi gunaguni a kan shugabannin.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูู
ููุง ุงููุณูุฑููฐูุกููููุงููุง ุจูุณู ููุดูููฐุณูุจูุ ุบูู
ูุง ุดููุบูุจูููููู ุฌูู
ูุนูุฑูุณู ุณููู ุฑูุบูุง ุณููู ุถฺููููููฐ ู
ูุณู ุฏู ุณูููููู ููููููููฐูู ุงูููููู ูู ุงููุณูุฑููฐูุกููููุ ุฏููููู ุฌูู
ูุนู ูููู ุณููููู ุบูููุบููู ุนููููู ุดููุบูุจููููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Isra'ilawa ba su kashe su ba, domin shugabannin jama'a sun rantse musu da sunan Ubangiji Allah na Isra'ila. Dukan jama'a kuwa suka yi gunaguni a kan shugabannin.