Joshua 9:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka je wurin Yoshuwa a sansanin Gilgal suka ce masa da mutanen Isra’ila, “Daga ƙasa mai nisa muka fito, yanzu fa, sai ku yi alkawari da mu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سُكَ تَڢِے وُرِنْ يُواْشُوَ أَ عِنْدَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَيِ ذَنْغُواْ أَ غِلْغَلْ؞ سَيْ سُكَيِ مَغَنَ دَشِ دَ كُمَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَثٜىٰ «مُنْ ڢِتُواْ نٜىٰ دَغَ ڧَسَا مَيْ نِيسَ، يَنْذُ ڢَا سَيْ كُيِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دَمُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka tafi wurin Joshuwa da Isra'ilawa a zango a can Gilgal, suka ce musu, “Daga ƙasa mai nisa muka fito, yanzu fa, sai ku yi alkawari da mu.”