Jude 1:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ مُتَنٜىٰ دَيْ مَاسُ غُنَغُنِ نٜىٰ، مَاسُ غَنِنْ لَيْڢِنْ وَطَنْسُ، مَاسُبِنْ مُوغُوَرْ شَعَوَرْسُ، مَاسُثِكٜىٰ دَ يَبُوانْ كَنْسُ، مَاسُ ذَاڧِنْ بَاكِ دُواْمِنْ سَامُنْ رِيبَ تَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne masu gunaguni, masu ƙunƙuni, masu biye wa muguwar sha'awa, marubata, masu yi wa mutane bambaɗanci don samun wata fa'ida.