Judges 1:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’yan leƙen asirin suka ga wani ya fito daga birnin sai suka ce masa, “Ka nuna mana yadda za mu shiga birnin, mu kuwa za mu yi maka alheri.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سُكَذُواْ كُسَدَ بٜىٰتٜىٰلْ، سَيْ یَنْ لٜىٰڧٜىٰنْ أَسِيرِنْ سُكَغَ وَنِ مُتُمْ يَنَ ڢِتُواْوَ دَغَ غَرِنْ، سُكَثٜىٰ مَسَ «كَنُونَ مَنَ حَنْيَرْ شِغَ ثِكِنْ وَنَّنْ غَرِ، مُو كُوَ ذَامُيِ مَكَ أَلْحٜىٰرِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai 'yan leƙen asirin ƙasar suka ga wani mutum yana fitowa daga cikin birnin, suka ce masa, “Muna roƙonka ka nuna mana hanyar shiga birnin, mu kuwa za mu yi maka alheri.”