Judges 1:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya tafi ƙasar Hittiyawa, inda ya gina birni ya kuma kira shi Luz, haka ake kira birnin har wa yau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ يَتَڢِے ڧَسَرْ هِتِّيَاوَا عِنْدَ يَغِنَ وَنِ غَرِ، يَسَا مَسَ سُونَ لُظْ؞ حَكَنٜىٰ عَكٜىٰ كِرَنْ غَرِنَّنْ هَرْوَيَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutumin ya tafi ƙasar Hittiyawa, ya gina birni, ya sa masa suna Luz, haka ake kiran birnin har wa yau.