Judges 10:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سُكَ كَوَرْدَ غُمَكَنْ أَلُّواْلِنْ ڧَبِيلُنْ دَسُكٜىٰ عَثِكِنْسُ، سُكَيِ وَ يَهْوٜىٰهْ سُجَّدَ؞ شِے كُوَ بَيْ عِيَ جِمْرٜىٰ دَ غَنِنْ إِرِنْ وَهَلَرْ دَ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكٜىٰشَابَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan suka zubar da gumakan da suke wurinsu, suka yi wa Ubangiji sujada. Shi kuwa ya damu saboda azabar da Isra'ilawa suke sha.